Bidiyo: Kidnapa sun harbe mutum 1 yayin farmaki kan matafiya a kan hanyar Abuja zuwa Kaduna


Wani gungun masu satar mutane sun afka wa matafiya a kan hanyar Kaduna zuwa Abuja suka kashe mutum daya.

ISYAKU.COM ya samo cewa an kai harin ne a garin Akilubu bayan an wuce Doka da ke karamar hukumar Kachia a jihar Kaduna a tarayyar Najeriya.

Wani faifen bidiyo da ke yawatawa a shafukan intanet ya nuna yadda aka gan wani mutum da ake zargin yan bindiga masu satar mutane ne suka harbe shi, kuma jama'a na nuna alhini yayin da motoci suka yi cincirindo a gefen hanya.

KALLI BIDIYO A KASA



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN