Hotunan yadda hargitsi tsakanin Kwastam da yan smogal ya ci ran hafsan soji da mutum 2


Hargitsi ya barke tsakanin jami'an hana fasa kwabri NCS da wasu yan smugal a garin Igbo-Ora da ke jihar Oyo, sakamakon haka mutum 3 suka mutu cikinsu har da wani Laftana na soji mai suna Lt. Josia Peter.

Yayin tabbatar da lamarin, Kakakin hukumar yansandan jihar Oyo SP Olugbemiga Fadeyi, ya ce hargitsin ya faru ne tsakanin jami'an Kwastam na Federal Operations Unit (FOU), Zone A da wasu yan smogal ranar Juma'a 20 ga watan Nuwamba.


Ya ce yansanda na gudanar da bincike kan musabbabin aukuwan lamarin da ya kai ga mutuwan Laftana na soji tare da mutum 2 sakamakon raunukan harsashi da suka samu.





Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN