Hotunan yadda Ganduje tare da Hisbah suka kone kwalaben giya na N200m a Kano


Hukumar Hisbah na jihar Kano ta kone kwalabe Miliyan daya da dubu dari tara da saba'in da biyar (1,975,000) na kimanin kudi Naira Miliyan dari biyu. N200m.

An gudanar da kone kwalaben giyar ne ranar Lahadi 8 ga watan Nuwamba a Kalebawa da ke karamar hukumar Dawakin Tofa karkashin jagorancin Gwamna Umar Ganduje.


Yayin da yake jawabi a wajen kone kwalaben, Gwamna Ganduje, wanada mataimakinsa Dr. Nasiru Yusuf Gawuna ya wakilta ya ce, shan barasa tare da wasu ababen da ke sa maye kuma ke gusar da hankalin dan Adam, Musulunci ya haramta mu'amala da su.


Rahotun Isyaku Garba


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN