Allah abin godiya, duba albasa da wata baiwar Allah ta saya Naira dari biyu a kasuwar rukunin gidajen Woji a birnin Port Harcourt ranar Litinin 9 ga watan Nuwamba.
Albasa nawa ne za ka samu idan ka sayi na Naira 200 a garinku a cikin Arewacin Najeriya?
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Tags:
LABARI