Ashsha: An kama sojin da suka yi wa saurayi dan banzan duka a kudu (Bidiyo)


Rahotanni daga jihar Delta sun ce an kama wasu soji bisa zargin cin zarafin wani mutum mai suna Godson a garin Asaba na jihar Delta.

Wani dan karadin karehakkin bil'adama mai suna Harrison Gwamnishu ya ce shugaban sashen harkar fararen hula na sojin Najeriya Maj. Gen Bature ya tabbatar da lamarin.

Ya ce yana kuma kokarin ganin an kama jami'an tsaron NSCDC da ke da hannu a cin zarafin.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN