Yanzu-yanzu: Bata gari sun fasa kurkukun jihar Ondo, sun saki fursunoni 58 (Hotuna)


Labarin dake shigo mana da duminsa na nuna cewa wasu matasa sun kai hari gidan gyaran halin jihar Ondo kuma sun saki fursunonin dake ciki.

Bidiyon da wani Fasanmi Paul ya daura shafins ana Facebook ya nuna yadda fursunonin ke kokarin fitowa.

A cewar rahoton Channels TV, akalla fursunoni 58 sun gudu daga gidan gyara halin kuma sun bankawa gidan yarin wuta dake karamar hukumar Ikitipupa na jihar.

A cewar rahoton, kakakin hukumar yan sandan Ondo, ASP Tee Leo-Ikoro ya tabbatar da hakan a hirar wayar tarho.

A cewar masu idanun shaida, wasu jami'an tsaro sun samu rauni amma babu tabbaci ko an rasa wani tukun.

https://www.facebook.com/100006106741919/videos/2729304663949732/

Source: Legit


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN