Matasan Arewa na ci gaba da yi wa Aisha Yusufu tofin Allah tsine kan zagin Buhari a Twitter


Yan Arewacin Najeriya na ci gaba da yi wa Aisha Yusuf tofin Allah tsine a shafin sada zumunta musamman Twitter, bayan ta fitar da wani faifen bidiyo da a ciki ta caccaki shugaba Muhammadu Buhari.

A cikin faifen bidiyon, Aisha ta wulakanta martabar shugaba Buhari tare da shugabannin Arewa, ta kuma yi kira ga yan arewa su tashi tsaye.

Sai dai tuni wadannan kalamai da ta yi sun haifar mata da matsala daga wadanda a da suka amsa kira da ta yi domin asu fito titi domin zanga zanga kan matsalar EndSars.






Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN