Yan Arewacin Najeriya na ci gaba da yi wa Aisha Yusuf tofin Allah tsine a shafin sada zumunta musamman Twitter, bayan ta fitar da wani faifen bidiyo da a ciki ta caccaki shugaba Muhammadu Buhari.
A cikin faifen bidiyon, Aisha ta wulakanta martabar shugaba Buhari tare da shugabannin Arewa, ta kuma yi kira ga yan arewa su tashi tsaye.
Sai dai tuni wadannan kalamai da ta yi sun haifar mata da matsala daga wadanda a da suka amsa kira da ta yi domin asu fito titi domin zanga zanga kan matsalar EndSars.
Yan Arewa! pic.twitter.com/myAIKS8SMs
— Aisha Yesufu (@AishaYesufu) October 21, 2020
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari