Wasu yan bindiga dadi sun kashe wani malamin Jami'an jihar Kebbi mai suna Abdullahi Abubakar Dakingari dan shekara 38 a Duniya kafin ajalinsa.
Rahotanni sun nuna cewa Abdullahi ya je birnin Abuja ne domin duba mahaifinsa da aka kwantar a wani Asibiti sakamakon rashin lafiya.
Kawun marigayin mai suna Abubakar Mu'azu Dakingari, ya tabbatar wa jaridar Daily Trust cewa lamarin ya faru ne ranar Laraba 14 ga watan Oktoba , bayan an harbe shi da bindiga a unguwar Life Camp da karfe 10:30 na dare bayan ya sami kanshi a tsakiyar harbe harbe da bindigogi daga wasu mutane.
An binne shi bisa tsarin addinin Musulunci. Ya rasu ya bar mata daya da yaro daya.https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/