Yansanda a birnin Kampala sun cafke mutum 21 da ake zargin suna tsakar pati na zina da tsiraici.
Kakakin yansandan birnin Kampala Mr Patrick Onyango ya tabbatar da kama mutanen. Ya ce an kama su ne ranar Lahadi 11 ga watan Oktoba a wani gida a unguwar Kireka da ke Kira a gundumar Wakiso.
Ya ce yansanda sun sami rahorun sirrio ne, daga bisani suka sa ido kuma suka yi kamen. Ya ce za a gurfanar da wadanda aka kama a gaban Kotu ranar 12 ga watan Oktoba.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/