Goyon bayan EndSars a Najeriya: An maka shugaban Twitter a Kotu don neman diyyar N380b


Tsohon dan takaran shugaban kasa Adamu Garba, ya maka shugaban Twitter Jack Dorsey a Kotu saboda nuna goyon baya ga masu zanga zangan EndSars a Najeriya.

Adamu ya maka Dorsey a Kotu yana neman Dorsey ya biya Gwamnatin tarayyar Najeriya Dalan Amurka Biliyan daya kwatankwacin Naira Biliyan N380.

Wani faifen bidiyo da ya bayyana a yanar gizo  ya nuna Adamu yana jaddada kalamansa a kan Dorsey cewa sa hannunsa a matsalar Najeriya ya kara haifar da rudani da tashin hankali a cikin kasa.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN