Manzon Allah ya razanar Addayooth watau wanda baya da kishi, ba zai shiga Aljanna ba. Wanda baya kishi matarsa, baya kishin diyarsa, baya kishin kanwarsa, baya kishin ahakinsa.
Saurari malam a kasa:
Dayooth ba zai shiga Aljannah ba.
— Abu Jabir Penabdul (@PenAbdull) October 18, 2020
Allaah Ya jikan Malam pic.twitter.com/T5RnOsCN1W
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari