Dan iska ya sace wayar dansandan SARS yayin da yake binciken neman abin laifi


Duk da cewa ya bayyana a labarai cewa Safeto janar na yansandan Najeriya IGP Adamu Muhammed ya haramta ayyukan SARS a fadin Najeriya, amma da safiyar yau an ga wani jami'in SARS yana gudanar da bincike, kuma yayin da yake bincike, shi kuma wani zauna gari banza ya sace masa waya.

Kalli bidiyon yadda lamarin ya faru:

 

 

 
 KALLI YADDA SABON SARKIN ZAZZAU YA SHIGA FADA LATSA NAN
 

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN