Zaben Edo: An Harbe Mutum Daya A Ologbo


Wasu rahotanni dake futowa daga ologbo karamar hukumar Ikpoba Okah, Jihar Edo sun bayyana cewa an harbe wani mutum, wanda yanzu haka ba a bayyana halin da yake ciki ba.

Da aka tuntube shi kan zargin harbe-harben a Ologbo Dukedoom, Enogie, HRH Jason Owen Akenzua, ya ce ya ji karar harbe-harbe kuma lokacin da ya tuntubi DPO, sai aka gaya masa cewa ’yan sanda ne suka yi harbi a lokacin da wurin ya hartsu ne.

“Na ji karar harbe-harbe sai na kira DPO Ologbo. Ya ce ‘yan sanda ne suka yi harbe-harben don gargadi lokacin da wurin ya hautsine ya rikice. Amma yanzun Yankin ya samu kwanciyar hankali da lumana. ”

Source: Legit


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN