Rahotanni daga Abuja na cewa gwamnonin jihohi 36 sun maka shugaban kasa, Muhammadu Buhari a kotun koli saboda kudirin doka me lamba 10 da ya sakawa hannu a watan Mayu.
Shugaban kasar ya sakawa kudirin dokar hannu ne wanda gwamnonin suka zargi cewa ya bashi damar daina kula da ayyukan manyan kotunan jihohi da kotunan daukaka kara na shari’a da customary Court.
Sunce tun bayan da waccan doka ta fara aiki, shugaban kasar kudin alkalan wadannan kotuna kawai yake biya inda ya bar jihohin da kula da ayyukan kotunan wanda sukace aikin gwamnatin tarayya ne.
hutudole
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/