Yanzu-Yanzu:Gwamnonin Jihohi 36 sun maka shugaba Buhari a kotu

 


Rahotanni daga Abuja na cewa gwamnonin jihohi 36 sun maka shugaban kasa, Muhammadu Buhari a kotun koli saboda kudirin doka me lamba 10 da ya sakawa hannu a watan Mayu.

 

Shugaban kasar ya sakawa kudirin dokar hannu ne wanda gwamnonin suka zargi cewa ya bashi damar daina kula da ayyukan manyan kotunan jihohi da kotunan daukaka kara na shari’a da customary Court.

 

Sunce tun bayan da waccan doka ta fara aiki, shugaban kasar kudin alkalan wadannan kotuna kawai yake biya inda ya bar jihohin da kula da ayyukan kotunan wanda sukace aikin gwamnatin tarayya ne.

hutudole

 


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN