Yan sandan jihar Anambara sun kama wani matashi dan shekara 26 mai suna Chisom Ogum bisa zargin kashe mahaifinsa mai suna Christopher Ogum mai shekara 70 a Duniya, kuma ya bizine shi a wani Kabari da baya da zurfi, a garin Omuomaku da ke karamar hukumar Orunba na Yamma a jihar ta Anambra ranar 26 ga watan Satumba.
Rahotanni sun ce Chisom ya fusatan matuka, sakamakon haka ya kai wa mahaifinsa hari da shebur, kuma ya kashe shi, daga bisanio ya bizine shi.
Sai dai rahotanni sun ce ya yi kokarin ya tsere, amma matasa sun kama shi suka yi masa dan banzan duka, suka sa ya tone gawar mahaifinsa daga wajen da ya bizine gawar , daga bisani suka mika shi ga yansanda
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/