Yadda dan shekara 26 ya yi wa mahaifinsa mai shekara 70 dukan ajali da shebur


 

Yan sandan jihar Anambara sun kama wani matashi dan shekara 26 mai suna Chisom Ogum bisa zargin kashe mahaifinsa mai suna Christopher Ogum mai shekara 70 a Duniya, kuma ya bizine shi a wani Kabari da baya da zurfi, a garin Omuomaku da ke karamar hukumar Orunba na Yamma a jihar ta Anambra ranar 26 ga watan Satumba.


Rahotanni sun ce Chisom ya fusatan matuka, sakamakon haka ya kai wa mahaifinsa hari da shebur, kuma ya kashe shi, daga bisanio ya bizine shi. 


Sai dai rahotanni sun ce ya yi kokarin ya tsere, amma matasa sun kama shi suka yi masa dan banzan duka, suka sa ya tone gawar mahaifinsa daga wajen da ya bizine gawar , daga bisani suka mika shi ga yansanda



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN