Wani matashi mai suna Musa Umar Giwa ya fara tattaki da kafa daga garinsu Giwa, zuwa jihar Zamfara domin nuna kauna ga Gwamna Matawalle na jihar Zamfara.
Bayan Musa ya duka, kuma wata mata da ake kyautata zaton cewa mahaifiyarshi ce ta sa masa albarka, kafin ya fara wannan tafiya ranar Alhamis 24 ga watan Satumba.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/