Wani matashi ya fara tattaki da kafa daga Kaduna zuwa Zamfara domin Gwamna Matawalle na Zamfara


Wani matashi mai suna Musa Umar Giwa ya fara tattaki da kafa daga garinsu Giwa, zuwa jihar Zamfara domin nuna kauna ga Gwamna Matawalle na jihar Zamfara.

Bayan Musa ya duka, kuma wata mata da ake kyautata zaton cewa mahaifiyarshi ce ta sa masa albarka, kafin ya fara wannan tafiya ranar Alhamis 24 ga watan Satumba.







Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN