Wani dan kwallo ya fadi ya mutu ana tsaka da wasa


Wani matashin dan kwallon Najeriya, da aka bayyana da sunan Damilola a jihar Osun ya bayyana ya fadi ya mutu ana tsaka da wasan kwallon kafa ranar 7 ga watan Satumba.


Lamarin ya farune a yankin Ido dake jihar yayin da yakewa kungiyarsa ta Club Ofatedo wasa, ya bugawa wani kwallo kawai sai ya fadi kasa, nan aka hanzarta dashi Asibiti inda Likitoci suka tabbatar da cewa ya mutu.

 

Abokan wasansa sun ce bai nuna wata Alamar rashin Lafiya ba kamin su fara buga kwallo.

 

Shugaban kungiyar matasan ‘yan kwallo na jihar, Leke Hamzat ya tabbatar da faruwar wannan lamari.

Hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN