Majalisar dokokin jihar Kaduna ta zartar da dokar dandaka ga masu fyade a jihar


 Majalisar Dokokin Jihar Kaduna, ta zartar da dokar yi wa masu fyade dandaka.

Majalisar ta sanar da kammala zartar da dokar mai lakabin “Kaduna State Penal Court Law No.5 of 2017” a turance.

A bisa wannan hukuncin doka, daga yanzu duk wanda aka kama da laifin fyade kuma aka tabbatar da ya aikita hakan, to ko shakka babu, za a yi masa dandaka.

Idan dai ba’a manta ba, a cikin watan da ya gabata ne, Matar Gwamnan Jihar kaduna, Hajiya Aisha Ummi Garba Elrufai, ta kai rokon ta gaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna, a kan su taimaka su yi gyaran dokar domin a yi hukunci mai tsanani a kan duk wani da aka kama da laifin aikata fyade a fadin Jihar.

Source: Leadership Ayau
 

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN