Kotu ta yanke wa saurayi hukuncin kwashe shara da dattin gwata har wata 3, duba dalili

Alkalin babban Kotun jihar Kwara Sikiru Oyinloye, ya yanke  ma wani matashi mai suna Akinsanya Olamide Ridwan hukuncin sharewa tare da kwashe dattin da ke gikin Gwata har tsawon wata uku bayan Kotu ta same shi da laifin cin amana da zamba.

Ridawan zai share tare da kwashe dattin Gwata daga bayan gidan mai na unguwar tashar manyan motoci na Tipper da ke Tanke, zuwa bakin kofar Jmai'ar Illori.Kuma zai fara daga ranar 2 ga watan Satumba, 2020.

Hukumar EFCC ce ta gurfanar da Ridwan a gabana Kotu ranar 1 ga watan Agusta bisa tuhumar zamba da cin amana ta hanyar amfani da yanar gizo a wata harkalla ta soyayyar bogi.



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN