Al'ummar jihar Edo a
yau Asabar, 19 ga watan Satumba, sun fara shirin zaben wanda zai rike
ragamar mulkin jihar.
Akwai yan takaran kujeran gwamnan 14 dake fafataw,a amma ana tunanin
gwamnan da ke kai yanzu, Godwin Obaseki na jam'iyyar Peoples Democratic
Party (PDP) da Osagie Ize-Iyamu na All Progressives Congress (APC) ne
wadanda zasu fafata.
Alkaluman hukumar zabe INEC sun nuna cewa mutane milyan 1.72 ne zasu iya
kada kuri'a yayinda 483,796 ba zasu iya ba saboda basu karbi katin
zabensu ba.
Wakilan Legit.ng na jihar Edo yanzu haka domin kawo muku rahotanni kai
tsaye game yadda abubuwa ke gudana Read more: https://hausa.legit.ng/1367309-kai-tsaye-yadda-zabe-gwamnan-jihar-edo-tsakanin-obaseki-da-ize-iyamu-ke-gudana.html
Al'ummar jihar Edo a yau Asabar, 19 ga watan Satumba, sun fara shirin zaben wanda zai rike ragamar mulkin jihar.
Akwai yan takaran kujeran gwamnan 14 dake fafataw,a amma ana tunanin gwamnan da ke kai yanzu, Godwin Obaseki na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) da Osagie Ize-Iyamu na All Progressives Congress (APC) ne wadanda zasu fafata.
Alkaluman hukumar zabe INEC sun nuna cewa mutane milyan 1.72 ne zasu iya kada kuri'a yayinda 483,796 ba zasu iya ba saboda basu karbi katin zabensu ba. Wakilan Legit.ng na jihar Edo yanzu haka domin kawo muku rahotanni kai tsaye game yadda abubuwa ke gudana
Source: Legit
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/