Da Dumi-Dumi Daga Zaben Edo: An girke ‘yansanda 300 a kofar Otaldin da Gwamna Wike ya sauka


Rahotanni daga jihar Edo na cewa ‘yansanda sun yiwa otaldin da gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya sauka a garin Edo.Shugaban jam’iyyar PDP a jihar Rivers, Ambasada Akawor Desmond ne ya bayyana haka ta shafinsa na sada zumunta.

 

Yace aiki ne ya kai Gwamna Wike jihar Edo kamar yanda Gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje na Kano da Hope Uzodinma na Imo suke amma shi Wike an girke masa ‘yansanda 300 a bakin Otalsinsa yayin da sauran kuma an barsu suna walwalarsu yanda suka ga dama.

 

Yace mutanen jihar Rivers ba zasu taba yadda ba idan wani abu ya samu gwamnansu, shugaban ‘yansandan Najeriya suka sani.

hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN