Rahotanni daga jihar Edo na cewa ‘yansanda sun yiwa otaldin da gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya sauka a garin Edo.Shugaban jam’iyyar PDP a jihar Rivers, Ambasada Akawor Desmond ne ya bayyana haka ta shafinsa na sada zumunta.
Yace aiki ne ya kai Gwamna Wike jihar Edo kamar yanda Gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje na Kano da Hope Uzodinma na Imo suke amma shi Wike an girke masa ‘yansanda 300 a bakin Otalsinsa yayin da sauran kuma an barsu suna walwalarsu yanda suka ga dama.
Yace mutanen jihar Rivers ba zasu taba yadda ba idan wani abu ya samu gwamnansu, shugaban ‘yansandan Najeriya suka sani.
hutudole
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/