Jami’ar IMSU zata hukunta farfesa da aka kama Tumbur a Bidiyo yana shirin lalata da Dalibarsa


Jami’ar IMSU dake Owerri jihar Imo ta bayyana cewa zata fara binciken Farfesa Emmanuel Agumuo da aka kama tumbur a wani Bidiyo da yayi ta yawo a shafukan sada zumunta inda ake zargin yana shirin yin lalata da dalibarsa.Da yake magana da manema labarai, kakakin jami’ar,  

 

Ralph Obinjoku ya bayyana cewa an bada umarnin yin bincike me zurfi akan lamarin.Yace zasu bincika su gani idan bidiyon da gaskene to za’a hukunta malamin. 

 

An zargi farfesan da neman kudi da kuma lalata da dalibar tasa xan taimaka mata kyara sakamakon ta.

hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN