Hotunan yanda aka kama mahaifiyar data kashe ‘ya’yanta ta dafasu


 

Rahotonni sun bayyana daga kasar Kamaru cewa wata mata me suna Salamatou ta yanale ‘ya’yanta dan shekaru 2 da dan shekaru 6 inda ta zubasu cikin tukunya ta dafa.

 

Yaran dai sun bacene inda aka fara nemansu Ruwa a jallo, koda Bincike yayi tsanani, ba tsammani sai aka ga gawasu gunduwa guduwa a cikin tukunya.

 

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, lamarin ya farune ranar 14 ga watan Satumbarnan, bayan kammala bincike dai za’a gurfanar da matar a Kotu, duk da wasu Rahotannin na cewa kamar matar na da tabin hankali, kamar yanda Naija Cover ta ruwaito.


 

 

hutudole

 


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN