Hotuna yadda gadar Margai ya rufta, motoci sun koma bin ta Jega daga Kebbe bayan ambaliyar ruwa


Gadar garin Margai wanda ya hada garin Kebbe da sauran sassan jihar Sokoto ya rufta sakamakon ambaliyar ruwa ranar Talata 8 ga watan Satumba.


An gina gadar ne zamanin tsohon Gwamnan jihar Sokoto Attahiru Dalhatu Bafarawa.


Hanya daya da ta rage wa mazauna wannan yankin ita ce hanyar da ta hada garin da garin Jega wacce ke jihar Kebbi, kuma hanyar na da tsawon fiye da Kilomita 100 daga birnin Sokoto.


Malam Anas Dukura, haifaffen garin Kebbi, ya ce ana fargaban cewa dalibai da dama za su iya rasa rubuta jarabawar WAEC, sai fa idan an yi wani abu da gaggawa kan lamarin.





 


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN