Ba Ni Da Burin Tsayawa Takara A Zaben 2023>>Tsohon Sarkin Kano Muhammdu Sanusi II

Tsohon Sarkin Kano, Malam Muhammad Sanusi II ya ce ba shi da burin takarar kujerar siyasa. Burinsa shine komawa karantarwa kamar yadda ya fara a farkon rayuwarsa kafin ya zama ma’aikacin banki.

A wata tattaunawa da tsohon Sarkin ya yi da Arise TV a yau Juma’a, ya ce ba shi da ra’ayin siyasa kwata-kwata.Tsohon Sarkin ya ce zai koma karatu a fitacciyar jami’ar Oxford da ke Ingila a watan Oktoba mai zuwa.

Hukumar kwamitin cibiyar Afrika ta makarantar, ta amince da bukatar Sanusi na komawa karatu a can.

Hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN