Tsohon Sarkin Kano, Malam Muhammad Sanusi II ya ce ba shi da burin
takarar kujerar siyasa. Burinsa shine komawa karantarwa kamar yadda ya
fara a farkon rayuwarsa kafin ya zama ma’aikacin banki.
A wata tattaunawa da tsohon Sarkin ya yi da Arise TV a yau Juma’a, ya ce ba shi da ra’ayin siyasa kwata-kwata.Tsohon Sarkin ya ce zai koma karatu a fitacciyar jami’ar Oxford da ke Ingila a watan Oktoba mai zuwa.
Hukumar kwamitin cibiyar Afrika ta makarantar, ta amince da bukatar Sanusi na komawa karatu a can.
Hutudole
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/ JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/ L4xvcwRGM496Eep5J53zXt
A wata tattaunawa da tsohon Sarkin ya yi da Arise TV a yau Juma’a, ya ce ba shi da ra’ayin siyasa kwata-kwata.Tsohon Sarkin ya ce zai koma karatu a fitacciyar jami’ar Oxford da ke Ingila a watan Oktoba mai zuwa.
Hukumar kwamitin cibiyar Afrika ta makarantar, ta amince da bukatar Sanusi na komawa karatu a can.
Hutudole
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/