Wani jami’in lafiya da aikin sanin makamar aiki da hukumar NAFDAC,
Solomon Akuma ya shuga hannun jami’an ‘yansandan Najeriya bisa zargin
furta cewa zai sa a kashe shugaban kasa, Muhammadu Buhari da Abba Kyari.
Wanine ya tambayeshi shin idan ya samu Dala Miliyan 1 me zai fara tunanin yi? Sai ya mayar da martani ta shafinsa na Twitter cewa abu na farko da zai yi shine zai dauko hayar gwanin harbi daga kasar Rasha ya kashe masa shugaba Buhari da tsohon shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Marigayi Abba Kyari.
An tsare akuma tsawon watanni 3 ba tare da gurfanar dashi a gaban kotu ba inda daga baya kuma aka kaishi kotu ana zarginshi da laifukan ta’addanci da yiwa gwamnati bore da barazana ga shugaban kasa, Muhammadu Buhari
Sahara Reporters ta ruwaito cewa zuwa yanzu ya kwashe kwanaki 150 a daure kuma kotu ta hana belinsa inda aka saka ranar 7 ga watan October a matsayin Ranar ci gana da sauraren karar.
hutudole
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/ JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/ L4xvcwRGM496Eep5J53zXt
Wanine ya tambayeshi shin idan ya samu Dala Miliyan 1 me zai fara tunanin yi? Sai ya mayar da martani ta shafinsa na Twitter cewa abu na farko da zai yi shine zai dauko hayar gwanin harbi daga kasar Rasha ya kashe masa shugaba Buhari da tsohon shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Marigayi Abba Kyari.
An tsare akuma tsawon watanni 3 ba tare da gurfanar dashi a gaban kotu ba inda daga baya kuma aka kaishi kotu ana zarginshi da laifukan ta’addanci da yiwa gwamnati bore da barazana ga shugaban kasa, Muhammadu Buhari
Sahara Reporters ta ruwaito cewa zuwa yanzu ya kwashe kwanaki 150 a daure kuma kotu ta hana belinsa inda aka saka ranar 7 ga watan October a matsayin Ranar ci gana da sauraren karar.
hutudole
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/