An Kaiwa Gwamna Zulum Hari A Karo Na Uku


 

Rahotanni sun tabbatar da an farmaki gwamnan ne a yau Lahadi, 27 ga watan Satumba, sa’o’i 48 bayan farmakin Monguno.

Sai dai ba rasa rai ba, kamar yadda majiyar ta bayyana. ‘Yan ta’addan Boko Haram sun sake kaiwa ayarin motocin gwamnan wadanda ke a hanyarsu ta dawowa daga yankin Monguno zuwa Maiduguri.

Harin na zuwa ne sa’o’i 48 bayan yan Boko Haram sun kai wa motocin gwamnan hari a kan hanyar Kauwa zuwa Baga, lamarin da yayi sanadiyar mutuwar mutane da dama.

Garin Monguno wanda ke da nisan kimanin kilomita 80 zuwa Maiduguri. Har ila yau garin na dauke da dubban yan gudun hijira wadanda mafi akasarinsu sun fito ne daga garuruwan Marte, Baga, Kukawa, Dikwa da sauran kananan hukumomi da ke kewaye.

Source: Aminiya



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN