Yan Najeriya da kansu sun san mun yi kokari wajen harkar tsaro a kasarnan - Inji Buhari

Shugaba Muhammadu Buhari, ya ce yan Najeriya da kansu sun san Gwamnatinsa ta yi kokari wajen harkar tsaro.

Wani bayani da ya fito daga mai taimaka wa shugaba Buhari kan harkar labarai Garba Shehu, ya ce shugaba Buhari ya bayyana haka ne ga dan Jaridar Gidan Dwamnati jim kadan bayan kammala Sallar Idi a Fadarsa Aso Villa ranar Juma'a.

Buhari ya ce Gwamnatinsa ta gaji matsalolin tsaro, amma tana kokari wajen ganin an sami ingantaccen tsaro ta hanyar fuskantarsu kai tsaye.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN