Kotu ta kori karar da yansanda suka shigar kan Sanata Abbo kan marin wata mata

Wata Kotun Majistare da ke Zuba a babban birnin tarayyar Najeriya ta kori karar da aka shigar kan Sanata Elisha Abbo kan duka da cin zarafin wata mata.

An ga Sanata Abbo, wanda ke wakiltar Adamawa ta arewa a zauren Majalisar Dattawan Najeriya yana marin wata mata mai suna Osimibibra Warmate. Sakamakon haka yansanda suka gurfanar da shi a gaban Kotu.

Sai dai Alkalin Kotun, Abdullahi Illela, ya kori karar bisa hurumin cewa masu gabatar da karav sun kasa gamsar da Kotu kan da'awarsu kan kara da suka shigar a kan Sanata Abbo, duk da cewa an ga Sanatan yana marin matar a wani bidiyo, daga bisani kuma aka ga yana ba matar hakuri a wani bidiyo na daban.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN