WAEC zafi: Duba yadda aka tsara dalibai da suke rubuta jarabawa a kudancin Najeriya

Hukumar gudanar da jarabawa na WAEC ta gudanar da Jarabawa na farko ga dalibai na babban sakandare a fadin  Najeriya ranar Litinin 17, ga watan Agusta.Daliban sun rubuta jarabawa na farko a kan lissafi na Mathsmatics.

Kalli yadda aka tsara dalibai a daya daga cikin makarantun kudancin Najeriya, duk da yake ba a ambato sunan makarantar ba.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN