Mummunan Hadarin Mota Ya Ci Rayukan Matafiya A Jihar Zamfara

Lamarin ya faru ne a garin ‘Yar Tukunya dake karamar hukumar Kauran Namoda a jihar Zamfara. Inda aka yi taho mu gama da wata motar kanta da kuma wata sharon. Inda gaba daya mutanen cikin motar suka riga mu gidan gaskiya.
Muna addu’ar Allah ya




jikansu, ya gafarta musu.
Hutudole

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN