Lamarin ya faru ne a garin ‘Yar Tukunya dake karamar hukumar Kauran Namoda a jihar Zamfara. Inda aka yi taho mu gama da wata motar kanta da kuma wata sharon. Inda gaba daya mutanen cikin motar suka riga mu gidan gaskiya.
Muna addu’ar Allah ya
jikansu, ya gafarta musu.
Hutudole
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/
Tags:
LABARI