EFCC ta Gayyaci Kwamishinan Jahar Kano Don Amsa Tambayoyi

Kwamishinan Ƙananan Hukumomi na jihar Kano, Murtala Sule Garo yana fuskantar tuhuma daga Hukumar Hukunta Masu Yi wa Tattalin ArziÆ™in Ƙasa Ta’annati, EFCC bisa zargin sa da mallakar wasu gidaje a Kano da Abuja.
Mista Garo yana ɗaya daga cikin manyan kwamishinoni a ƙunshin kwamishinonin Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje.
Mai Magana da Yawun EFCC, Dele Oyewale, ya tabbatar wa da jaridar Intanet, Daily Nigerian cewa sun “gayyaci kwamishinan ne kawai, ba kamawa ba”, don ya yi bayanin “abu É—aya ko biyu”.
Sai dai wasu majiyoyi sun shaida wa Daily Nigerian cewa ofishin EFCC na Kano ya gayyaci Mista Garo ne don ya yi bayanin inda ya samu tarin dukiyarsa da ta haÉ—a da rukunin gidaje, gidajen mai da sauransu.
Source: alummata

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN