A shafinta na sada zumunta , Jaruma Salmerh Umar ta sako zafafan hotunanta, dauke da rubutu cewa "Ba zan iya boye damuwata ba, don Allah ku taya ni addu'a, ina son wani ya aure ni. Ni yar jihar Gombe ce". Inji Salmerh ga ma'abuta amfanib da dandalin sada zumunta.
Bayan ta wallafa wadannan kalamai, duba abinda wani ya bayar a matsayin amsa daga cikin dimbin amsoshi da ta samu.
DAGA ISYAKU.COM
Bayan ta wallafa wadannan kalamai, duba abinda wani ya bayar a matsayin amsa daga cikin dimbin amsoshi da ta samu.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/