Ba zan boye damuwata ba, don Allah ku taya ni addu'a, ina son wani ya aure ni >Salmerh


A shafinta na sada zumunta , Jaruma Salmerh Umar ta sako zafafan hotunanta, dauke da rubutu cewa "Ba zan iya boye damuwata ba, don Allah ku taya ni addu'a, ina son wani ya aure ni. Ni yar jihar Gombe ce". Inji Salmerh ga ma'abuta amfanib da dandalin sada zumunta.

Bayan ta wallafa wadannan kalamai, duba abinda wani ya bayar a matsayin amsa daga cikin dimbin amsoshi da ta samu.


DAGA ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt


Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN