Yunusa Muhammed: Fatan alkhairi daga garin Koko da sabon salo

Mujallar ISYAKU.COM na yi wa YUNUSA MUHAMMED da ke zaune a garin KOKO na jihar Kebbi fatan alhairi kasancewa daya daga cikin manyan masoya wannan shafi daga garin KOKO.

Amadadin dukkan ma'aikatan Mujallar ISYAKU.COM, Mawallafin shafin Isyaku Garba Zuru na rokon Allah ya taimake ka, ya taimake mu gaba daya tare da duk masoya wannan shafi a ko ina sake a cikin Duniya.

Muna farin cikin shaida maku cewa mun sami maziyarta wannan shafi kusan Miliyan biyar (4903791) Sakamakon haka ya zama waje da zai dace ku tallata hajarku a yanar gizo.

Mun wadatu tare da kwarewa, da kuma sanin lokaci, waje da tsarin gabatar da tallarku ga Miliyoyin maziyartan shafin mu.

LATSA NAN KA TUNTUBE MU



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN