Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da hukucin dandaga ga masu fyade

Majalisar jihar Kano a zaman da ta yi yau,Laraba ta amince da hukuncin dandaga a matsayin hukuncin fyade.

'Dan majalisa, Nurudeen Alhassan dan jam’iyyar APC dake wakiltar Rano ne ya kawo kudirin inda yace hukuncin shekaru 14 a gidan yari da ake yi wa masu fyade yanzu yayi kadan.

‘Yan majalisar sun amince da wannan shawara tasa.Ya kara da cewa Iyaye da gwamnati duk suna da rawar da zasu taka wajan dakile wannan fitina.

Hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN