Yanzu-yanzu: Za a cigaba da bincike a kan Magu a yau Talata

Legit

Kwamitin shugaban kasa mai mutane bakwai da ke bincike a kan tuhume tumhumen da ake yi wa shugaban riko na hukumar yaki da rashawa EFCC za ta cigaba da zamanta karfe 10 na safe.

Tsohon alkalin kotun daukaka kara mai murabus, Ayo Salami da wasu jamian gwamnati daga wasu hukumomi ne za su jagoranci kwamitin.

An dai lissafa laifuka kimanin 22 da ake tuhumar Magu da aikatawa kamar yadda TVC ta ruwaito.

Amma kauyoyinsa sun ce sun shirya da hujojin da za su kare shi inda suka ce tun farko ma babu wata dalilin da zai sa a tsare shi.

Ku biyo mu don karin bayani ...



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari



Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN