Yar sandan mai suna "APC Maureen" ta harbi mijinta ne da bindiga domin ya ba mai yi masu aikin gida kudin kasar Kenya Ksh50 domin ta saye abinci ta ci ba tare da izinin matarsa ba, kuma wai bai dauki wayarta ba lokacin da ta kira shi.
Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya faru ne lokacin da mijin ke zaune yana kallon Talabijin, kuma ya sami raunuka a gefen kai wajen kunnensa daga gefen giransa. Shi kansa mijin ma'aikacin lafiya ne a garin Kisumu.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari