Zargin dansanda ya kashe dan Acaba, Mumunan zanga zanga ta barke a unguwar Ojo da ke Lagos

Yan Acaba ko Okada a birnin Lagos sun gudanar da zanga zanga sakamakon zargin cewa wani dansanda ya kashe daya daga cikin yan Acaba ranar Alhamis da dare.

Bayanai da muka samu sun nuna cewa yan Acaban sun aikata barna ga dukiyan bayin Allah da tsakar raanar Juma'a a Ojo,  yayin da yansanda suka ja daga suna harba barkonon tsohuwa domin tarwatsa su.

Majiyarmu ta ce lamarin na neman kazancewa, amma duk da kasancewar Barikin Soji na Ojo na ketaren titi ne daga inda lamarin ke faruwa, babu wani abin da suka yi domin koran masu zanga zangan a wajen.

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN