Yadda yan bindiga suka yi awon gaba da matar shugaban matasa a jihar Arewa

Wasu yan bindiga sun sace matar shugaban matasan Eggon a jihar Nassarawa Daniel Anyabuga. Yan fashi su kamar 10 sun kai hari a gidan shugaban matasan da ke Ombi 2 tsakanin karfe 10 zuwa 11 na dare suka yi awaon gaba da matarsa.

Kwamishinan yansandan jihar Nassarawa Bola Longe ya tabbatar da faruwar lamarin. Ya ace an sami babur  da aka yin amfani da shi wajen aikata laifin, hakazalika an kama mutum hudu bisa zargin kasancewa da hannu a lamarin.

Ya ce wadanda aka kama Makiyaya ne guda biyu da sauran yan kauyen guda biyu.
.
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN