Type Here to Get Search Results !

Main event

Yadda matar marigayi tsohon gwamnan Oyo ke caccakar mataimakin gwamna, Ganduje na bata hakuri

A yayin da tawagar wasu gwamnoni suka jewa iyalan marigayi Tsohon gwamnan jihar Oyo, Sanata Abiola Ajimobi ta’aziyyar rashinshi da aka yi an samu wata ‘yar Dirama.

Matar marigayin,  Madam Florence ta caccaki mataimakin gwamnan jihar, Mr. Rauf Olaniyan inda ta bayyana cewa mutum dai mai tsoron Allah ya kamata idan an yi rasuwa irin wannan ko a wayane ya kira yayi gaisuwa

Tace ko kai ma ya kamata ace ka kira a waya ka maja ta’aziyya. Saidai yace mata ya kira ba’a sauka ba.

Ta mayar masa da cewa me yasa bai aiko da sako ba tunda bata da lambar wayarsa, kuma ita matar dan siyasa ce ba zata rika daukar lambobin wayar da bata sani ba.

A karshe dai tace mijinta ya bautawa jihar kuma ya mutu, kuma kowa ma zai mutu.Gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje dake wajan da sauran gwamnoni sun saka baki inda suka baiwa duka bangarorin biyu baki akan a yi hakuri.

Hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari



Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies