Ya damfari Zawarawa 194 makuddan kudi, duba abin da ya faru a Kotun jihar Arewa

Kotu a jihar Borno ta daure wani tsohon ma'aikacin ma'aikatan shari'a na jihar tsawon shekara 8 sakamakon damfarar Zawarawa 194.

Wanda Kotu ta kama da laifi mai suna Ramat Muhammed, wanda aka fi sani da suna Gaddafi, an daure shi sakamakon damfara Zawarawa 194 adadin kudi har N781,800.00.

An kama Ramat da laifin amfani da katin bogi na izinin sayar wa matan da abinci da sunan kungiya mai zaman kanta NGO , alhali ba gaskiya bane.

Haka zalika Alkalin Kotun Umaru Fadawa, ya umarci Ramat ya mayar ma wani Makarantar Fisabilillahi adadin kudi N781,800.00.

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN