Type Here to Get Search Results !

Ya damfari Zawarawa 194 makuddan kudi, duba abin da ya faru a Kotun jihar Arewa

Kotu a jihar Borno ta daure wani tsohon ma'aikacin ma'aikatan shari'a na jihar tsawon shekara 8 sakamakon damfarar Zawarawa 194.

Wanda Kotu ta kama da laifi mai suna Ramat Muhammed, wanda aka fi sani da suna Gaddafi, an daure shi sakamakon damfara Zawarawa 194 adadin kudi har N781,800.00.

An kama Ramat da laifin amfani da katin bogi na izinin sayar wa matan da abinci da sunan kungiya mai zaman kanta NGO , alhali ba gaskiya bane.

Haka zalika Alkalin Kotun Umaru Fadawa, ya umarci Ramat ya mayar ma wani Makarantar Fisabilillahi adadin kudi N781,800.00.

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN