Type Here to Get Search Results !

Tsawa ta fada kan ofishin FRSC a jihar Kudu ta kashe jami'ai 3 ta buga fiye da 12 a kasa

Tsawa ta fada wa ofishin jami'an FRSC na Itele-Ijebu da ke kan hanyar Ijebu-Ode-Ore ta kuma kashe mutum uku ta watsar da sauran mutane a kasa ranar Laraba 17 ga watan Yuni da sanyin safiya.

Lamarin ya faru da misalin karfe 10 na aafe a tsohon Toll gate na tagwayen hanya, wanda haka ya jefa rundunar jamai'an FRSC na jihar Ogun cikin alhini.

Mun samo cewa jami'an suna kokarin gudanar da paretin safe da aka saba a harabar ofishinsu, sai tsawa ta fada masu. Nan take mutum 3 suka mutu , saura kuma suka fadi sakamakon radadin wutan lantarki da tsawar ta watsa masu wanda ya shafi fiye da mutum 12.

Jami'in wayar da kan al'umma da fadakarwa na rundunar FRSCna jihar Ogun Florence Okpe ya tabbatar da faruwar lamarin, sai dai ya ki ya ce uffan ko karin bayani.

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN