SERAP ta maka gwamnatin tarayya a kotu kan maganar tallafin Coronavirus/COVID-19

Kungiyar dake saka ido akan harkokin gwamnati musamman wajen kashe kudi ta SERAP ta maka gwamnatin tarayya da babban bankin Najeriya CBN a kotu kan tallafin Coronavirus/COVID-19 da gwamnatin ta yi ikirarin bayarwa.

SERAP ta bayyana cewa gwamnatin ta yi ikirarin bayar da tallafi yayin da ta saka dokar kulle a jihohin Ogun, Legas da babban birnin tarayya Abuja amma Miliyoyin ‘yan Najeriya sun bayyana cewa basu samu wannan tallafi ba.

akanan kungiyar tace ta nemi gwamnatin da ta bata sunayen Mutanen da aka baiwa tallafin kudin amma abin ya faskara. Dan hakane suka maka gwamnatin a kotu dan kotu ta saka a bayyana sunayen mutanen da suka amfana da wannan kudi.

Hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari



Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN