Saudiya ta ce mutum 1000 yan kasar ne kawai za su yi aikin Hajjin bana

Kasar Saudiya ta ce za ta bar mutum 1000 ne kawai su yi aikin Hajjin bana a kasarta, kamar yadda wani Ministan kasar ya sanar ranar Talata 23 ga watan Yuni.

Hakazalika sanarwar ta ce za a bar Maniyyata yan kasar Saudiya ne kawai su yi aikin na Hajji, kuma za a gudanar da gwajin Korona domin tantancewa kafin su gudanar da aikin Hajji na wannan shekara.



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari



إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN