Ku yi dukkan mai yiyuwa wajan ganin an kwato jihar Edo daga hannun PDP - Buhari ga gwamnonin APC

A ranar Juma’a ne shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin gwamnonin APC da suka kai masa ziyarar godiya bayan taron majalisar koli na jam’iyyar.

Gwamnonin da suka hada dana Ekiti,  Kogi da Yobe sun yi ganawar ne da shugaban a cikin fadarshi, saidai babu wata sanarwa a hukumance akan tattaunawar tasu.

Saidai wata Majiya daga cikin ganawar ta shaida cewa shugaban kasar ya baiwa gwamnonin APC umarnin cewa subyi dukkan mai yiyuwa wajan kwato jihar Edo daga hannun PDP.Shugaban ya bayyana takaici akan yanda gwamnan jam’iyyar mai ci ya barta zuwa PDP.

Ya kuma ce a yi kokarin tabbatar da cewa jihar Ondo bata fada hannun PDP ba.

Hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari



Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN