Type Here to Get Search Results !

Ku yi dukkan mai yiyuwa wajan ganin an kwato jihar Edo daga hannun PDP - Buhari ga gwamnonin APC

A ranar Juma’a ne shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin gwamnonin APC da suka kai masa ziyarar godiya bayan taron majalisar koli na jam’iyyar.

Gwamnonin da suka hada dana Ekiti,  Kogi da Yobe sun yi ganawar ne da shugaban a cikin fadarshi, saidai babu wata sanarwa a hukumance akan tattaunawar tasu.

Saidai wata Majiya daga cikin ganawar ta shaida cewa shugaban kasar ya baiwa gwamnonin APC umarnin cewa subyi dukkan mai yiyuwa wajan kwato jihar Edo daga hannun PDP.Shugaban ya bayyana takaici akan yanda gwamnan jam’iyyar mai ci ya barta zuwa PDP.

Ya kuma ce a yi kokarin tabbatar da cewa jihar Ondo bata fada hannun PDP ba.

Hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari



Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN