Type Here to Get Search Results !

Da duminsa: An tafkawa Hadiza Gabon sata kuma ta yi Allah ya isa

Tauraruwar fina-finan Hausa,Hadiza Gabon ta bayyana cewa satar da daya daga cikin bankunan kasarnan ke mata ta yi yawa.

Hadizar ta bayyana hakane a shafinta na sada zumunta inda ta saka hoton kudi, Naira 700 da bakin access suka cire mata.

Ta yiwa goton taken “Satar Naku sai Karuwa Yake”“Nikam Allah ya Isa Kamar kudinku”Saidai wani ya bata shawarar cewa ta kira masu kula da hulda da kwastomomin bankin amma tace ko ta kira basa dauka.

Hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari



Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.
Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN