Da duminsa: An tafkawa Hadiza Gabon sata kuma ta yi Allah ya isa

Tauraruwar fina-finan Hausa,Hadiza Gabon ta bayyana cewa satar da daya daga cikin bankunan kasarnan ke mata ta yi yawa.

Hadizar ta bayyana hakane a shafinta na sada zumunta inda ta saka hoton kudi, Naira 700 da bakin access suka cire mata.

Ta yiwa goton taken “Satar Naku sai Karuwa Yake”“Nikam Allah ya Isa Kamar kudinku”Saidai wani ya bata shawarar cewa ta kira masu kula da hulda da kwastomomin bankin amma tace ko ta kira basa dauka.

Hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari



Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN