Hotunan mumunan fashi da makami da ya yi sanadin mutuwar mutum 10 da DPO a jihar Kogi

Ranar Alhamis 4 ga watan Yuni an sami mumunar fashi da makami a Bankin First Bank da ke garin Isanlu da ke karamar hukumar Yagba ta gabas a jihar Kogi, lamari da ya yi sanadin mutuwar yansanda 10 tare da DPO.





Allah ya jikansu ya kiyaye sauran jami'an tsaro da jama'ar Najeriya da mu gaba daya.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN