Hotuna: Matasa sun kone wani saurayi kurmus da ransa har lahira bayan ya saci N200.000

Fusatattun matasa sun kashe wani saurayi suka kone gawarsa saboda ya saci Naira 200,000 a garin Ogoja na jihar Cross River.

Wani abin mamaki shine yadda aka kashe wannan saurayi a gaban wani dansanda da yake rataye da bindigarsa.


DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN