Type Here to Get Search Results !

Hotuna: An kashe dalibar Jami'a mai dauke da juna biyu tsawon wata 7

An sami gawar wata daliba wacce ke karatu mataki na Digiri na biyu mai suna Shomuyiwa Azeeza wacce ke dauke da juna biyu tsawon wata 7 a dakinta a Jami'ar jihar Oyo da ke birnin Ibadan.

Bayanai sun ce an ga alamar cewa an yi amfani da katon dutse ne aka doke ta a kai.

Sai dai wata sanarwa da hukumar Jami'ar ta fitar ya musanta cewa an yi wa dalibar fyade ne har ta mutu kamar yadda labari ya watsu a shafukan sada zumunta.

Hakazalika bayanai sun tabbatar cewa Kwamishinan yansandan jihar Oyo ya je har dakin dalibar kuma tuni yansanda suka fara gudanar da bincike kan musabbabin dalibar.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN